Tehran (IQNA) bangaren kula da gyaran tsoffin littafai da takardu na hubbaren Imam Hussain na ci gaba da kara bunkasa ayyukansa.
Lambar Labari: 3485405 Ranar Watsawa : 2020/11/27
Tehran (IQNA) babban malamin cibiyar Azhar a kasar Masar ya kirayi manyan kasashen duniya da su yi adalci wajen raba riga kafin corona.
Lambar Labari: 3485377 Ranar Watsawa : 2020/11/18
Bangaren kasa da kasa, za a bude wasu cibiyoyin bincike na addinin muslunci a kasar Masar.
Lambar Labari: 3484365 Ranar Watsawa : 2020/01/01